Daurama
![]() | |
---|---|
Rayuwa | |
ƙasa | Najeriya |
Harshen uwa | Hausa |
Mutuwa | Daura, |
Ƴan uwa | |
Abokiyar zama | Bayajidda |
Yare | Kabara |
Karatu | |
Harsuna |
Turanci Hausa Pidgin na Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a |
ruler (en) ![]() |

Daurama ko Magajiya Daurama (ƙarni na 9) ta kasance mai mulkin mutanen Hausa wacce ita ce ta kasance Kabara ta ƙarshe a tarihin Daura. Ana ce mata Kabaran Daura. Masu bada labaran gargajiya suna tunata ne a matsayin Sarauniya ne, Uwa ta Daular Hausawa dake Arewacin Najeriya a yankin Nijar (kasa) da kuma Najeriya. Labarin Magajiya Daurama ana bayar da shi ne a labaran jarumtaka na jarumi Bayajidda.

Magajiya Daurama tayi mulki a garin da ake ƙira ko ake cewa Daura.
An saka wa garin sunanta Daura wanda yanzun Daura masarauta ce mai zaman kanta a Jihar Katsina, Najeriya tsohon birni ne a asalin babban birnin masarautar bayan da Daurama ta ɗauke shi daga garin ta mai da shi sabon birnin Daura, wanda aka sama garin sunanta.[1]
Manazarta
- ↑ Odiaua, Ishanlosa (2011). "Earth Building Culture in Daura, Nigeria". Terra 2008: Actes de la 10ème Conférence Internationale Sur L'étude Et la Conservation Du Patrimoine Bâti en Terre, Bamako, Mali, 1-5 Février 2008. Getty Publications. p. 120. ISBN 9781606060438.