Denzil Haoseb

Denzil Haoseb
Rayuwa
Haihuwa Gobabis (en) Fassara, 25 ga Faburairu, 1991 (33 shekaru)
ƙasa Namibiya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Black Africa F.C. (en) Fassara-
  Namibia men's national football team (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Denzil Haoseb ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Namibia wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron baya[1] ga ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Namibia. [2]

Aikin club

Haoseb ya fara buga wa babbar kungiyar kwallon kafa ta Namibia wasan sada zumunci da Botswana a Maun a ranar 16 ga watan Maris 2011.[3] Ya kasance cikin tawagar Namibia a gasar cin kofin kasashen Afirka na 2019.[4]

Manazarta

  1. Isaacs’ Warriors to impress in Botswana The Namibian, 15 March 2011
  2. Isaacs’ Warriors to impress in Botswana The Namibian, 15 March 2011
  3. Namibia, Botswana draw" . Namibia Sport. 16 March 2011. Archived from the original on 1 October 2011. Retrieved 8 August 2011.
  4. Mannetti names final Afcon squad". The Namibiya. 10 June 2019. Retrieved 9 May 2020.

Hanyoyin haɗi na waje

  • Denzil Haoseb at National-Football-Teams.com
  • Denzil Haoseb at WorldFootball.net