Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Nijar

Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Nijar
Bayanai
Iri national basketball team (en) Fassara
Ƙasa Nijar

Ƙungiyar kwallon kwando ta maza ta Nijar, ita ce ƙungiyar Nijar da take wakiltar Nijar a wasannin ƙasa da ƙasa. Kungiyar Tarayyar Nigérienne de Basket-Ball (FENIBASKET) ce ke gudanar da ita. [1]

Nijar ta yi fice a gasar kwallon Kwando ta Afirka a shekarar 1968, lokacin da Nijar ta kare a matsayi na 8 bayan da ta doke Cote d'Ivoire da ci 73–62.

Rikodin gasa

Wasannin Olympics na bazara

Tukuna ba ta samu cancanta shiga ba.

Gasar cin kofin duniya

Tukunna ba ta samu cancantar zuwa ba.

Gasar Cin Kofin Afrika FIBA

Shekara Matsayi Gasar Mai watsa shiri
1968 8 FIBA Gasar Cin Kofin Afirka 1968 Casablanca, Morocco

Wasannin Afirka

Tukunna ba ta samu cancantar zuwa ba.

Fitattun 'yan wasa

Fitattun 'yan wasan Nijar na yanzu:

Niger roster
'Yan wasa Coaches
Pos. No. Suna Shekaru – Kwanan haihuwa Height Kulob Ctr.
F/C Amadou Aboubakar Zaki 29 – (1988-02-10)10 Fabrairu 1988 2.14 m (7 ft 0 in) SO Maritime Boulogne

Legend
  • Club – describes current club
  • Age – describes age on 15 May 2017

Duba kuma

Hanyoyin haɗi na waje

Manazarta

  1. FIBA National Federations – Niger Archived 2016-03-04 at the Wayback Machine, fiba.com, accessed 26 January 2014.