Muzaffar Ahmad
![]() | |
---|---|
![]() | |
Rayuwa | |
Haihuwa |
Noakhali District (en) ![]() |
ƙasa |
Indiya British Raj (en) ![]() Dominion of India (en) ![]() |
Harshen uwa | Bangla |
Mutuwa | 18 Disamba 1973 |
Karatu | |
Makaranta |
Noakhali Zilla School (en) ![]() |
Harsuna | Bangla |
Sana'a | |
Sana'a | marubuci da ɗan jarida |
Imani | |
Jam'iyar siyasa |
Communist Party of India (Marxist) (en) ![]() |
Muzaffar Ahmad (wanda aka fi sani da Kakababu; 5 ga watan Agustan shekara ta 1889 zuwa 18 ga watan Disamba shekara ta 1973) ɗan siyasan kasar Indiya ne, ɗan jarida kuma wanda ya kafa Jam'iyyar Kwaminis a kasar Indiya .
Tarihi
An haifi Ahmed a ranar 5 ga watan Agustan shekara ta 1889 a ƙauyen Musapur a Tsibirin Sandwip a cikin Gundumar Chittagong ta Lardin Bengal a cikin kasar Indiya ta ya kin kasar Burtaniya (a cikin kasar Bangladesh ta yanzu) zuwa Mansur Ali . Ahmed ya sami ilimin farko a Sandwip . Ya wuce karatun sakandare daga Makarantar Noakhali Zilla a shekarar 1913. Ya yi karatu a Kwalejin Hooghly Mohsin sannan kuma Kwalejin Bangabasi, amma bai yi nasara ba a jarrabawar Intermediate in Arts kuma ya bar kwalejin.